Skip to main content

Gwamnan Kano ya jinjinawa Uba Maga Yakasai kan bunkasa shirin ciyar da dalibai

 


 


Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya jinjinawa shugaban shirin ciyar da daliban makarantun Firamare da Sakandare a jihar Kano Alhaji Uba Maga Yakasai, bisa irin kokarin da yake yi wajen bunkasa ciyarwar, ta hanyar fito da sabbin tsare-tsaren kawo ci gaba a harkar.

Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya yi jinjinar ne, lokacin da ya kai ziyarar bazata Makarantar First Lady dake Mariri Hotoro.

Gwamna Abba Kabir, ya yabawa Alhaji Uba Maga kan yadda yake aiki cikin gaskiya da rikon amana tare da jajircewa.

Ya kara da cewa, a dai-dai jihar Kano tana bukatar irinsu Uba Maga don su tallafa mata wajen gyara barnar da gwamnatin baya tayi, yana mai cewa Alhaji Uba Maga ne kadai zai iya gyara barnar da aka yi bangaren ciyar da dalibai, tare da fito da sabbin hanyoyin da za a kara inganta harkar.

A cewar gwamna Abba Kabir. salo da tsarin shugabancin Alhaji Uba Maga ya banbanta dana sauran, shiyasa tun daga lokacin da aka nada shi ake ta samun ci gaba a fannin ciyar da dalibai.

A nasa jawabin shugaban shirin ciyar da dalibai na jihar Kano Alhaji Uba Maga Yakasai ya godewa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan nada shi wannan babban mukami.

Ya kara da cewa a lokacin da ya karbi aiki, ya tarar gwamnatin baya ta lalata harkar gaba daya, har ta kai ga an dena ciyar da dalibai a makarantu da dama, saboda irin badakaloli da aka samu.

A cewar Alhaji Uba Maga Yakasai abun da ya fara yi shi ne, tsaftace tsarin tare da cusawa ma’aikata dabi’ar yin aiki cikin gaskiya da rikon amana.

Wanda hakan ya taimaka kwarai da gaske wajen kawo gagarumin sauyi cikin kankanin lokaci.

A karshe, Alhaji Uba Maga Yakasai ya bukaci gwamnan Kano Injiya Abba Kabir Yusuf ya ci gaba da tallafa masa do samun gudanar da aikinsa yadda ya kamata.

 

 

Comments

Popular posts from this blog

Aisha Garba’s Bold Vision for Transforming Basic Education in Nigeria

By Suhaib Auwal   In a country where the foundational pillars of education have long been riddled with structural gaps, funding constraints, and policy inconsistencies, the recent leadership at the Universal Basic Education Commission (UBEC) signals a renewed hope.  Since her appointment as the Executive Secretary of UBEC, Aisha Garba has embarked on a reformist mission that seeks not just to address the surface-level symptoms, but to cure the systemic ailments crippling Nigeria’s basic education sector. At the core of her vision is a comprehensive, inclusive, and technology-driven approach to strengthening basic education delivery. Her leadership style is not only proactive, but it also reflects a deep understanding of Nigeria's complex educational terrain.  With over 17 million children currently out of school, Garba has made it unequivocally clear: this figure is unacceptable, and she intends to drastically reduce it within the shortest possible time. A Three-Pronged V...

Kwankwasiyya Rubble-Rousing Short-Wave Politics

  By Aliyu Dalhatu Adamu Department of Sociology, Federal University of Dutsin-Ma, Katsina State. The construction of 85km rural roads was flagged-off by the Governor of Kano State, Abba Kabir Yusuf, on Monday 17th June 2024 at Madobi Local Government. The occasion afforded Senator Rabiu Musa Kwankwaso, Presidential candidate of the New Nigeria Peoples Party (NNPP) in the 2023 elections, an opportunity to ventilate his feelings on the forces in political contest in Kano State.  Many people believe that Kano is suffering great abuse in the tight grief of Kwankwaso as an alternate, if not the real, governor in his illegal Third Term. In his emotional outburst, the former Presidential candidate alluded to a number of issues, which many see as pointers to the inner workings of his mind, suggesting his political fortunes in the State are nose-diving or in the least taking a big hit. For instance, from the vituperations of Kwankwaso, one can easily understand that, the NNPP, as...

Barr. Ismaeel Idris Strengthens Ties with Youth Ministry, Amid Calls for House of Reps Run

By Suhaib Auwal   The APC Kano bigwig Barr. Ismaeel Idris, paid a courtesy visit to the Honourable Minister of Youth and Sports Development at his office in Abuja on Monday, as part of efforts to strengthen collaboration towards improving the lives of young people in Northern Nigeria. The high-level meeting focused on strategic initiatives aimed at empowering youth, particularly in Kano State and Kumbotso Local Government Area.  Both leaders expressed a shared commitment to addressing the pressing challenges facing young people in the region, including unemployment, limited access to education, and the need for greater community-based programs. Speaking after the meeting, Barr. Ismaeel emphasized the importance of partnerships between government agencies to deliver tangible results.  “This is a critical time for our youth. We must go beyond policy and move into practical actions that will uplift and transform lives, especially in communities like Kumbotso where the youth ...